Mun Shirya Tsaf: Za Mu Kai Nasiru El-Rufai Kotu ~ Majalisar Kaduna
Mun Shirya Tsaf: Za mu kai Nasiru El-Rufai Kotu ~ Majalisar Kaduna
Majalisar dokokin jihar Kaduna ta bayyana shirin daukar matakin shari’a a kan tsohon gwamna Nasir El-Rufa’i bisa zarginsa da kiran
mambobinta da cewa “jahilai ne”.‘Yan majalisar dai sun bayyana kalaman El-Rufai a matsayin na bata suna kuma sun dage cewa sun cika ka’idojin da kundin tsarin mulki ya tanada na rike mukamai.



Comments