YANZU-YANZU: Natasha Ta Kayar Da Akpabio Da Yahaya Bello A INEC

YANZU-YANZU: Natasha Ta Kayar Da Akpabio Da Yahaya Bello A INEC

Hukumar Zaɓe INEC Ta ce  Koke-koken a dawo da Sanatar da ke wakiltar mazabar Kogi ta tsakiya bai cika sharuddan sashe na

69(a) na kundin tsarin mulkin tarayyar Najeriya na shekarar alif 1999 ba

A don haka hukumar ta ce ta kori koken tare da jaddada sanata Natasha a matsayin halastacciyar sanatar Jihar Kogi ta tsakiya.

Usman Salisu

Follow Me:

Comments