YANZU-YANZU: Natasha Ta Kayar Da Akpabio Da Yahaya Bello A INEC
YANZU-YANZU: Natasha Ta Kayar Da Akpabio Da Yahaya Bello A INEC
Hukumar Zaɓe INEC Ta ce Koke-koken a dawo da Sanatar da ke wakiltar mazabar Kogi ta tsakiya bai cika sharuddan sashe na
69(a) na kundin tsarin mulkin tarayyar Najeriya na shekarar alif 1999 baA don haka hukumar ta ce ta kori koken tare da jaddada sanata Natasha a matsayin halastacciyar sanatar Jihar Kogi ta tsakiya.




Comments