Latest News

YANZU-YANZU: Natasha Ta Kayar Da Akpabio Da Yahaya Bello A INEC

YANZU-YANZU: Natasha Ta Kayar Da Akpabio Da Yahaya Bello A INEC Hukumar Zaɓe INEC Ta ce Koke-koken a dawo da Sanatar da ke wakiltar mazabar Kogi ta tsakiya bai cika sharuddan sashe na 69(a) na kundin tsarin mulkin tarayyar Najeriya na shekarar alif 1999 ba A don haka hukumar ta ce ta kori koken tare da jaddada sanata Natasha a matsayin halastacciyar sanatar Jihar Kogi ta tsakiya.

Duk Abinda Ya Sameni , Ododo, Akpabio, Yahaya Bello, Su Ke Ɗaukar Nauyi ~ Natasha

Duk Abinda Ya Sameni , Ododo, Akpabio, Yahaya Bello, Su Ke Ɗaukar Nauyi ~ Natasha Sanata mai wakiltan Kogi ta tsakiya, Natasha Akpoti-Uduaghan, a ranar Talata, ta ce shugaban majalisar dattawa Godswill Akpabio, da Gwamna Usman Ododo, da kuma tsohon Gwamna Yahaya Bello, idan wani abu ya same ta sune da alhakin hakan. Natasha-Akpoti ta ce ya kamata ‘yan Najeriya su dora alhakin wadannan sunayen da aka ambata a sama idan an kai wa mabiyanta hari ko kuma an halakata ko wani cikin mabiyanta.